Skip to main content

Posts

Showing posts with the label LABARAN DUNIYA

GWAMNATIN JAHAR KEBBI TAYI ABIN GARI

Gwamnatin Kebbi za ta soma biyan sabon mafi karancin albashi a watan Satumba – SSG Gwamnatin jihar Kebbi ta ce za ta fara biyan ma'aikatanta sabon mafi karancin albashin naira 30,000 daga karshen watan Satumba. Sakataren gwamnatin jihar Kebbi, Alhaji Babale Yauri ne ya fitar da wannan sanarwa ranar Litinin 23 ga watan Satumba a Birnin Kebbi babban birnin jihar Kebbi. "Kaddamar da wannan mafi karancin albashin na zuwa daidai da rattaba hannun Shugaba Buhari game da mafi karancin albashin, domin karfafawa ma'aikatan Kebbi gwiwa. Rubuta MBW don samun labaran Hausa, wasu Karin labaran na jiranku. Gwamnatin jihar Kebbi ta ce za ta fara biyan ma'aikatanta sabon mafi karancin albashin naira 30,000 daga karshen watan Satumba. Sakataren gwamnatin jihar Kebbi, Alhaji Babale Yauri ne ya fitar da wannan sanarwa ranar Litinin 23 ga watan Satumba a Birnin Kebbi babban birnin jihar Kebbi. "Kaddamar da wannan mafi karancin albashin na zuwa daidai da rattaba hannun

AJI YA RUSHE DA DALIBAI ACIKI

Kenya: Aji ya rushe ya kashe yara bakwai a makaranta 2 Satumba 2019 wannan shafi Facebook   Aika wannan shafi WhatsApp   Aika wannan shafi Messenger   Aika Dalibai hamsin da bakwai ne ke karbar magani a asibiti sakamakon rushewar da ajinsu ya yi a wata makaranta da ke Nairobi, babban birnin kasar Kenya. A kalla yara bakwai ne suka mutu lokacin da rufin katako na makarantar Precious Talent School ya fado wa yaran da ke karatu a ajin da ke ginin kasan benen ranar Litinin. Rahotanni sun ce gomman yara ne suka makale a cikin ajin. Tuni jami'an agaji suka isa wajen da lamarin ya faru Masu aikin ceto sun sha wahala kafin su kutsa kai cikin makarantar saboda cincirindon jama'a da suka taru a wajen. Kungiyar Red Cross ta kasar ta bayyana cewa ta bude cibiyar samun bayanai a wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter, domin taimaka wa iyayen da 'ya'yansu suka bata a hatsarin. Hakkin mallakar hoto REUTERS Iyayen da 'ya'yansu suka sa