Skip to main content

DOGON BURI

. Watarana Annabi Isa (A.S) YaZo Wucewa Ta Kusa Da Wani Dutse Sai Yaga Wani Dattijo Yana Ta Yin Ibada a Gefen Dutsen a Tsakar Rana, Zafi Ko Sanyi Ba Ya Damunsa. . Sai Ya Ce Masa:"Bawan ALLAH Mai Zai Hana Ka Gina Ma Kanka 'Daki Ko Rumfa Wanda Zai Kiyayeka Daga Zafi Da Sanyi, Kuma Ka Rika Yin Ibadarka a Ciki!" . Sai Mutumin Ya Ce:"Ya Ruhallahi!! Wasu Annabawa Kafin Ka Sun Bani Labarin Cewa Ba Zan Wuce Shekaru Dari Bakwai (700) a Duniya Ba. Shi Yasa Hankalina Bai Kwanta Ba, Ballantana Har In Shagaltu Da Yin Ginin Daki, Kar Ya Shagaltar Da Ni Daga Biyayyar ALLAH". . Sai Annabi Isa (A.S) Yace Masa;"A Karshen Zamani Akwai Wasu Al'ummar Da Zasu Zo, Yawancinsu Basu Wuce Shekaru 100 (Dari) a Duniya, Amma Har Zasu Rika Gina Benaye!" . Sayyiduna Aliyu (R.A) Yace;"Dogon Buri Yana Mantar Da Mutum Daga Tunanin Lahira". . To 'Yan Uwa Sai Mu Rage Burin Zaman Duniya. Mu Rika Kokarin Gyaran Gidan Lahira. . ALLAH YA BAMU WADATAR ZUCI, YA SA MU GAMA DA DUNIYA LAFIYA BIJAHI S.AW . Dan Allah idan ka karanta kayi sharing koda a group 10 ne domin yan uwa sugani su amfana• Don't forget to like

Comments

Popular posts from this blog

A MAN WAS CRYING

A man was crying😭 and someone asked him why he was crying. And he said I have only one son, I have done all my possible best to educate him so that he will be a great person and by Allah's grace he has been able to acquire all certificates including: 🌺 J.S.C.E. 🌺 S.S.C.E. 🌺 Bachelor's Degree. 🌺 MSc. 🌺 Phd. BUT! Unfortunately, he fell sick and doctors said they can't do anything about his condition and the only option is to die in the next 30 minutes and my son told me to bring all his certificates and I brought them. All he could say was; father, these are my degrees but you never told me to study my Qur'an. I don't know what I'm going to tell Allah! Most of us will not share this message because it is not an interesting joke. But if you are willing enough to share this message, please do so and Allah will never forget what you have done. PLEASE LET US TAKE NOTE OF THESE: 🌹Study the Qur'an like the way you study your notes when it is exams

Labarin 'yan shi'a

Labari da dumi duminsa    'Yan Shi'a sun dakatar da zanga-zanga, sun bayyana dalilansu Kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) ta aka fi sani da Shi'a ta sanar da cewa za ta dakatar da zanga-zangar da ta keyi na dan wani lokaci. Shugaban fanin yada labarai na kungiyar ta IMN, Ibrahim Musa ne ya sanar da hakan cikin wata jawabi da ya fitar a ranar Laraba. Gwamnatin Tarayya ta ayyana kungiyar a matsayin na ta'addanci tare da haramta ayyukan kungiyar bayan kotun tarayya da ke Abuja ya ayyana kungiyar a matsayin na ta'addanci. Musa ya ce an dauki matakin dakatar da zanga-zangar ne sakamakon 'wasu sabbin hanyoyi da suke bude na warware matsalar' da ke da alaka da haramta ayyukan kungiyar. Ya ce kungiyar ta dauki matakin dakatar da zanga-zangar ne saboda girmama wasu manyan mutane da suka saka baki kan batun . Ya kara da cewa idan har aka samu wasu suna zanga-zanga a wani sashi na kasar, hakan ka iya faruwa ne idan wasu ba su fahimci sakonsa ba ko kuma sharri

TIRKASHI- WATA SABUWA INJI 'YAN CHA-CHA

Za a kasa kudaden marigayi Abacha tsakanin kasashe uku Najeriya da Amurka da tsibirin Jersey sun ce za su kasafta fiye da dala milyan 267 da tsibirin Jersey ya kwace daga irin kudaden da ake zargin gwamnatin tsohon shugaban Najeriya na soja, marigayi janar Sani Abacha ta sata ta jibge a bankunan kasar. A ranar Juma'ar da ta gabata ne dai aka sanya dala 267 a cikin wani asusu na musamman da gwamnatin kasar ta Jersey ta kafa domin zuba irin wadannan kudade masu kama da ganima. Wani wakili daga ofishin ministan shari'ar kasar ya shaida wa BBC cewa har kawo yanzu Jersey ba ta kammala tantance hanyar da za ta bi ba wajen kasafta kudaden ba. Sai dai ya ce gwamnatin tsibirin za ta zauna da Najeriya da Amurka domin tattauna yadda za su raba kudin a tsakaninsu. Gwamnatin Najeriya za ta rabawa talakawa kudaden Abacha 'Kudin da Abacha ya sace': Switzerland za ta mayar wa Nigeria $320m A baya dai wata kotu a Amurka ta gano kudaden wadanda ta ce an fitar da su daga Najeriya ta wasu