Usaibatuddeen#:Assalam zakkar fidda kai wajibice akan kowanne mutum musulmi wanda ya mallaki wata dukiya da ta qaru akan abin dayake da buqata shi da iyalinsa qimar abinda da za'a bayar ga kowacce mace ko namiji guda shine kilo biyu da kwata na daga irin abincin garin zaka fitarma kanka da duk wanda haqqin ci dashi yake kanka kamar mata da yaransu da sauransu ana fara fitarwa kafin eid da kwana 1 ko 2 amma anfiso mutum ya fitar ranar eid kafin ayi sallah matuqar ka mallaki abinyi kuma ba'a bari sai bayan sallar idin za'a iya hadama mutum 1 na mutane da yawa kamar Yadda za'a iya ba mutane da yawa na mutum 1,bissalam.
A man was crying😭 and someone asked him why he was crying. And he said I have only one son, I have done all my possible best to educate him so that he will be a great person and by Allah's grace he has been able to acquire all certificates including: 🌺 J.S.C.E. 🌺 S.S.C.E. 🌺 Bachelor's Degree. 🌺 MSc. 🌺 Phd. BUT! Unfortunately, he fell sick and doctors said they can't do anything about his condition and the only option is to die in the next 30 minutes and my son told me to bring all his certificates and I brought them. All he could say was; father, these are my degrees but you never told me to study my Qur'an. I don't know what I'm going to tell Allah! Most of us will not share this message because it is not an interesting joke. But if you are willing enough to share this message, please do so and Allah will never forget what you have done. PLEASE LET US TAKE NOTE OF THESE: 🌹Study the Qur'an like the way you study your notes when it is exams
Comments